| Hausa
Yadda batun Falasdinu ya sa Musulmai suka goyi bayan Sifaniya a karawa da Aegentina
Yadda batun Falasdinu ya sa Musulmai suka goyi bayan Sifaniya a karawa da Aegentina
A cikin wannan bidiyon mun yi duba kan yadda batun Falasɗinu da Isra'ila ya yi tasiri wajen sa ƙasashen Musulmai suka goyi bayan Sifaniya a wasan na ƙarshe.

Nasarar da Sifaniya ta samu a kan Argentina da ci 1-0 a wasan ƙarshe na Gasar Kofin Duniya ta fito da yadda siyasa da rikicin yankin Gabas ta Tsakiya suka jawo wa ƙasar Argentina bakin jini a kokarin ƙasar na sake cin babban kofin a karo na huɗu a tarihi.

Tun gabanin wasan wanda aka buga a ƙarshen mako, kan wasu daga cikin masu sha’awar ƙwallon ƙafa a duniya ya rabu biyu yayin da wasu suke goyon bayan Argentina, wasu suna goyon bayan kasar Sifaniya ne.

Ƙarin Bidiyoyi
Yadda kujerar Firaministan Birtaniya ke komawa tamkar kujerar aski
Sabuwar wakata jan hankali ce ga 'yan Masana'antar Kannywood
An kama mage tana safarar miyagun kwayoyi zuwa gidan yari a Rasha
"Yi haƙuri Paris, amma Istanbul ce birnin soyayya."
An yi jana'izar yaran da aka gano a baya bayan nan daga baraguzan Makarantar Minab ta Iran
Kasashen Afirka da ba su da tsahon Shugaba mai rai
Ambaliyar ruwa ta yi ajalin mutane akalla 20 a Afghanistan
Taurarin 'yankwallo da suka yi bankwana da Gasar Kofin Duniya daga 2026
Jami'an tsaron gabar teku na China da Philippine sun yi doke-doke
Mece ce NATO, wace rawa take takawa a tsaron duniya?