| Hausa
Jami'an tsaron gabar teku na China da Philippine sun yi doke-doke
Duniya
Jami'an tsaron gabar teku na China da Philippine sun yi doke-doke
China da Philippines sun yi musayar yawu ta hanyar zargin juna bayan wata hatsaniya da ta auku tsakanin jiragen ruwansu a yankin Second Thomas Shoal da ke Tekun Kudancin China a ranar 20 ga Yuli.

Gwamnatin Philippines ta ce jami'an Rundunar Tsaron Gabar Tekun China sun bugi wani jami'in rundunar ruwanta a kai da sandar katako, tare da lalata wani ƙaramin jirgin ruwa na roba.

Sai dai China ta musanta zargin, tana mai cewa Philippines ce ta tayar da rikicin.

Rundunar Tsaron Gabar Tekun China ta kuma bayyana cewa za ta ci gaba da gudanar da ayyukan tabbatar da doka a yankin.

Ƙarin Bidiyoyi
Yadda kujerar Firaministan Birtaniya ke komawa tamkar kujerar aski
Sabuwar wakata jan hankali ce ga 'yan Masana'antar Kannywood
An kama mage tana safarar miyagun kwayoyi zuwa gidan yari a Rasha
"Yi haƙuri Paris, amma Istanbul ce birnin soyayya."
An yi jana'izar yaran da aka gano a baya bayan nan daga baraguzan Makarantar Minab ta Iran
Kasashen Afirka da ba su da tsahon Shugaba mai rai
Ambaliyar ruwa ta yi ajalin mutane akalla 20 a Afghanistan
Taurarin 'yankwallo da suka yi bankwana da Gasar Kofin Duniya daga 2026
Yadda batun Falasdinu ya sa Musulmai suka goyi bayan Sifaniya a karawa da Aegentina
Mece ce NATO, wace rawa take takawa a tsaron duniya?