| Hausa
An ceto dalibai da malamai da aka yi garkuwa da su a jihar Oyo
An ceto dalibai da malamai da aka yi garkuwa da su a jihar Oyo
A ranar Jumma'a ne Fadar Shugaban Nijeriya ta bayyana ceto mutanen, bayan sun kwashe makonni a hannun 'yanbindiga, lamarin da ya haddasa ce-ce-ku-ce da kuma zargin gwamnatin Nijeriya na rashin tabbatar da tsaro.

Ɗaya daga cikin malaman da aka sace tare da ɗalibai yayin harin da 'yanbindiga suka kai wa al'ummar Ahoro-Esiele da ke Ƙaramar Hukumar Oriire a Jihar Oyo ranar 15 ga Mayu ta bayyana matuƙar godiya ga shugaban ƙasa Bola Tinubu da jami'an tsaron Nijeriya bayan an ceto tare da kuɓutar da dukan ɗalibai da malaman.

Da take bayani a madadin sauran waɗanda aka kuɓutar, malamar ta jaddada cewa ba don ƙoƙarin shugaban ƙasa ba da tuni an kashe su.

Ƙarin Bidiyoyi
Yadda kujerar Firaministan Birtaniya ke komawa tamkar kujerar aski
Sabuwar wakata jan hankali ce ga 'yan Masana'antar Kannywood
An kama mage tana safarar miyagun kwayoyi zuwa gidan yari a Rasha
"Yi haƙuri Paris, amma Istanbul ce birnin soyayya."
An yi jana'izar yaran da aka gano a baya bayan nan daga baraguzan Makarantar Minab ta Iran
Kasashen Afirka da ba su da tsahon Shugaba mai rai
Ambaliyar ruwa ta yi ajalin mutane akalla 20 a Afghanistan
Taurarin 'yankwallo da suka yi bankwana da Gasar Kofin Duniya daga 2026
Jami'an tsaron gabar teku na China da Philippine sun yi doke-doke
Yadda batun Falasdinu ya sa Musulmai suka goyi bayan Sifaniya a karawa da Aegentina