| Hausa
'Tsangwamar baki: Yadda 'yan Nijeriya ke barin Afirka ta Kudu saboda 'fargaba'
00:50
Afirka
'Tsangwamar baki: Yadda 'yan Nijeriya ke barin Afirka ta Kudu saboda 'fargaba'
Wasu 'yan Nijeriya sun ce yanayin rashin tsaro, da aka yada a shafukan sada zumunta, ya yi tasiri ga shawararsu ta barin ƙasar.

Wata tawagar 'yan Nijeriya ta isa filin jirgin saman OR Tambo da daddare a ranar Laraba 10 ga Yuni, yayin da suke shirin komawa gida daga Afirka ta Kudu, inda suke fargaba game da tsaron lafiyarsu bayan rikicin da ya ɓarke kwanan nan wanda ya haifar da koma baya ga harkokin kasuwanci da kuma hare-hare kan baƙi.

Kazalika, tashin hankalin ya bazu zuwa wasu sassan ƙasar, lamarin da ya haifar da damuwa tsakanin al'ummomin baƙin haure.

Ƙarin Bidiyoyi
Yadda aka sauya rigar ka'aba a ranar farko ta shekarar musulunci
An jera dubban takalma a don girmama 'ya'yan Falasdinawa da aka kashe
Yadda waya da soshiyal midiya ke lalata kwakwalwar yara
'Dalilin da ke sa ake sauya jarumai a fina-finai masu dogon zango'
Masu adawa da tsarin mulkin masarauta sun gudanar da tattaki yayin faretin bikin Sarki Charles
'Yasandan Peru sun yi shigar burtu dom kama masu laifi
Gobara ta cinye rukunin ma'ajiyar kayan aikin likitanci a California
Tsokaci kan jan kati uku da aka bayar a wasan darko na Gasar Kofin Duniya ta 2026
'Ku mika ko ku fuskanci cikakken karfin kasar Nijeriya'
Dansama-jannatin NASA ya dauki bidiyo na hasken Aurora Austalis na kudancin Duniya