Karin Haske
Rikicin Sudan: Mafita ita ce a sake zama a teburin tattaunawa
Ministan Harkokin Waje na gwamnatin riƙon ƙwaryar Sudan ya ce mafita ga rikicin kasar da a yanzu ya kusa cika shekara biyu shi ne zama kan teburin tattaunawa, kuma ga dukkan alamu ana gab da samun wani muhimmin sauyi kan matakin da goyon bayan MDD.Afirka
Yadda Afirka ta jure wa rikice-rikice domin ɗorewar mulkin Dimokuraɗiyya a shekarar 2023
Dimokuraɗiyyar Afrika ta bunƙasa amma rikicin cikin gida na ci gaba da komar da ita baya. A shekarar 2024, aƙalla ƙasashe 18 a nahiyar za su gudanar da zaɓuɓɓuka, suna bayyana fatan cewa Dimokuraɗiyya za ta yi nasara.
Shahararru
Mashahuran makaloli