Duniya
Ƙasashen Larabawa sun caccaki Netanyahu kan kalamansa na samar da ƙasar Falasdinawa a Saudiyya
Ma'aikatar Harkokin Wajen Saudiyya ta ce Firaministan Isra'ila ya yi kalaman ne don kawar da hankali duniya daga munanan laifukan da taje ci gaba da aikatawa na mamaya da cin zali a Gaza na Falasdinu.Duniya
Erdogan: Babu wani mai ƙarfin iko da ya isa ya tilasta wa Falasɗinawa barin ƙasarsu
"Babu wani mutum da yake da ikon fitar da mutanen Gaza daga ƙasarsu, wadda aka kafa dubban shekaru. Yankin Falasɗinu, wanda ya haɗa da Gaza, Gaɓar Yammacin Kogin Jordan da Gabashin Birnin Ƙudu, na Falasɗinawa ne," in ji Recep Tayyip Erdogan.Duniya
Kotun ICC ta ba da umarnin kama Netanyahu da tsohon Ministan Tsaron Isra'ila Gallant kan laifukan yaƙi
A ranar 20 ga watan Mayu, Mai Shigar da Kara na ICC Karim Khan ya ce ya fitar da takardar sammaci ta kama Netanyahu da Gallanta saboda laifukan zaluntar bil'adama da aikata laifukan yaƙi a Gaza.Duniya
Kai-tsaye: Isra'ila ta kai sabbin hare-hare ta sama a kudancin Beirut
Yaƙin Isra'ila a Gaza yana kwana na 380, ya halaka aƙalla Falasɗinawa 42,603 da raunata kusan 100,000, inda ake tunanin mutum sama da 10,000 suna binne ƙarƙashin baraguzan gine-gine. Isra'ila ta kashe aƙalla mutum 2,448 a Lebanon tun Oktoban bara.Duniya
Adadin mutanen da yaƙin Isra'ila ya kashe a Gaza ya kai 42,500
Yaƙin Isra'ila a Gaza yana kwana na 379, ya halaka aƙalla Falasɗinawa 42,519 da raunata kusan 100,000, inda ake tunanin mutum sama da 10,000 suna binne ƙarƙashin baraguzan gine-gine. Isra'ila ta kashe aƙalla mutum 2,411 a Lebanon tun Oktoban bara.Duniya
Adadin mutanen da Isra'ila ta kashe a harin da ta kai sansanin 'yan gudun hijira na Al Mawasi ya ƙaru zuwa 90
Yaƙin da Isra'ila ta kwashe kwana 281 tana yi a Gaza ya kashe Falasɗinawa aƙalla 38,345 — galibinsu mata da yar –– sannan ya jikkata mutum sama da 88,295, kana mutum fiye da 10,000 na danne a ɓaraguzai.
Shahararru
Mashahuran makaloli