Gwamntin Ordu ta ce jami’a na musamman da suka shahara wurin kwance bama-bamai daga birnin Istanbul sun duba jirgi maras matuƙin inda suka tabbatar yana ɗauke da ababen fashewa kafin suka tarwatsa shi kilomita 4 daga gaɓar teku.

00:30

00:30
Ƙarin Bidiyoyi
An ga jirgin ruwa marasa matuki a gabar Turkiyya
Sojojin Turkiyya sun tarwatsa jirgin ruwa maras matuƙi bayan an gan shi a gaɓar teku a Ordu da ke arewacin Turkiyya.
Ƙarin Bidiyoyi