Da alama matalsar da ta dade tana addabar Nijeriya musamman yankin arewacin ta kai magaryartukewa bayan da Kungiyar Tuntuba ta Arewa (Arewa Consultative Forum - ACF) ta bayyana halin da ake ciki a kasar da yanayin yaki saboda yadda ake ci gaba da samun tabarbarewar tsaro a sassa daban-daban na kasar.

05:29

05:29
Ƙarin Bidiyoyi
Nijeriya ta zama tamkar kasar da ake yaki - ACF
Kungiyar ACF ta bayyana halin da ake ciki a kasar da yanayin yaki saboda yadda ake ci gaba da samun tabarbarewar tsaro a sassa daban-daban na kasar.
Ƙarin Bidiyoyi