Shugaban Burkina Faso, Kyaftin Ibrahim Traoré, ya yi kira ga matasa da su yi taka-tsantsan da abin da ya kira "'yan mulkin mallaka", yana mai zarginsu da ƙoƙarin jan hankalin matasa domin su "ci amanar" ƙasarsu.


Ƙarin Bidiyoyi
Matasa kada ku bari a yi amfani da ku a cuci kasarku, in ji Ibrahim Traore
Traoré ya bayyana hakan ne cikin wani saƙon bidiyo da ya aika wa al'ummar ƙasar.
Ƙarin Bidiyoyi