| Hausa
Kasashen Afirka 10 da suka fi yawan mutanen da suka mallaki dala miliyan daya
Kasashen Afirka 10 da suka fi yawan mutanen da suka mallaki dala miliyan daya
Nijeriya ce ƙasa ta huɗu a Afirka da take da attajiran da arzikinsu ya kai dala miliyan ɗaya, amma kuma ta rasa kusan rabin masu arzikin ta cikin shekaru 10.

Rahoton Arzikin Afirka na 2025 na Henley & Partners da New World Wealth ya ce Nijeriya tana da masu irin wannan arziki har mutum 7,200.

Ƙarin Bidiyoyi
Jama'a sun yi dashen shinkafa don nuna rashin amincewa kan jinkirin aikin hanya
Gargadin shugabannin Afirka kan cin abubuwan da za su iya yin illa ga lafiya
Ko kun san cewa talauci yana rage kaifin basira?
Me ya sa manyan maza suke kuka saboda kwallon kafa?
Me harin Saudiyya da Amurka a Iraki ke nufi?
Me ya sa daukar cikin 'yan mata masu shekaru 15-19 ya zama abin damuwa a Ghana?
Kasar da ake cin tarar wadanda ba su fita kada kuri'a ba
Matasa kada ku bari a yi amfani da ku a cuci kasarku, in ji Ibrahim Traore
Kashi 29 na malaman makaranta a Borno na iya barin aiki - Rahoto
Shin ina Shugaban Kamaru Paul Biya Yake?