| Hausa
Kashi 29 na malaman makaranta a Borno na iya barin aiki - Rahoto
Kashi 29 na malaman makaranta a Borno na iya barin aiki - Rahoto
Wani sabon rahoto ya ƙara fito mawuyacin halin da malaman makaranta suke ciki a yankunan da rikici ya shafa a Jihar Borno da ke arewa maso gabashin Nijeriya,

Rahoton ya yi ƙiyasin cewa kashi 29 cikin 100 na malamai a jihar suna cikin yanayin tsananin damuwa (wato High levels of stress) da matsin lamba, kuma suna cikin haɗarin barin aikinsu na koyarwa, kamar yadda rahoton Cibiyar Nazarin Tattalin Arzikin Ƙasashen Afirka (CSEA) ya bayyana.

Ƙarin Bidiyoyi
Jama'a sun yi dashen shinkafa don nuna rashin amincewa kan jinkirin aikin hanya
Gargadin shugabannin Afirka kan cin abubuwan da za su iya yin illa ga lafiya
Ko kun san cewa talauci yana rage kaifin basira?
Me ya sa manyan maza suke kuka saboda kwallon kafa?
Me harin Saudiyya da Amurka a Iraki ke nufi?
Me ya sa daukar cikin 'yan mata masu shekaru 15-19 ya zama abin damuwa a Ghana?
Kasar da ake cin tarar wadanda ba su fita kada kuri'a ba
Kasashen Afirka 10 da suka fi yawan mutanen da suka mallaki dala miliyan daya
Matasa kada ku bari a yi amfani da ku a cuci kasarku, in ji Ibrahim Traore
Shin ina Shugaban Kamaru Paul Biya Yake?