| Hausa
Lugede: Mutumin da ke wallafa tsofaffin hotunan Arewacin Nijeriya
Lugede: Mutumin da ke wallafa tsofaffin hotunan Arewacin Nijeriya
Daya daga fitattun masu wallafa tsofaffin hotunan tarihi na Nijeriya musamman ma na arewa a shafukan sada zumunta Buhari Sale Abubakar, da aka fi sani da Lugude ya bayyana in da yake samun hotunan da yake wallafawa

Buhari Sale Abubakar ya bayyana ire-iren hotunan da suka fi jan hankalin jama’a idan ya wallafa su.

Ƙarin Bidiyoyi
Mutanen da ake dauka haya don su yi kuka lokacin jana'iza
Takaddama kan saka hijabi a gasar Olympiad a Rasha
Turkiyya ta kai wa fararen-hula a Lebanon kayan abinci sakamakon hare-haren Isra'ila
Gagarumar guguwa mai dake da kura ta mamaye yankin Xinjiang na China
IPU: Abin da ya faru a taron kungiyar 'yanmajalisu ta duniya a Istanbul
Gargadin NBC ga kafofin yada labarai a Nijeriya
Taron Antaliya: Bajekolin kayan Afirka a babban taron diflomasiya na duniya
'Saura kadan kada ya cinye ni a wajen daukar fim a Kogin Kaduna'
Butum-butumi ya kafa bajintar duniya a gasar tsere ta Beijing
Taron Antaliya: Hada kai don zaman lafiya a yankin Falasdinu