Buhari Sale Abubakar ya bayyana ire-iren hotunan da suka fi jan hankalin jama’a idan ya wallafa su.


Ƙarin Bidiyoyi
Lugede: Mutumin da ke wallafa tsofaffin hotunan Arewacin Nijeriya
Daya daga fitattun masu wallafa tsofaffin hotunan tarihi na Nijeriya musamman ma na arewa a shafukan sada zumunta Buhari Sale Abubakar, da aka fi sani da Lugude ya bayyana in da yake samun hotunan da yake wallafawa
Daga Shamsiyya Ibrahim
Ƙarin Bidiyoyi