| Hausa
Lugede: Mutumin da ke wallafa tsofaffin hotunan Arewacin Nijeriya
Lugede: Mutumin da ke wallafa tsofaffin hotunan Arewacin Nijeriya
Daya daga fitattun masu wallafa tsofaffin hotunan tarihi na Nijeriya musamman ma na arewa a shafukan sada zumunta Buhari Sale Abubakar, da aka fi sani da Lugude ya bayyana in da yake samun hotunan da yake wallafawa

Buhari Sale Abubakar ya bayyana ire-iren hotunan da suka fi jan hankalin jama’a idan ya wallafa su.

Ƙarin Bidiyoyi
Yadda rikicin Houthi ta Yemen ke shafar Saudiyya
Tinubu ya isa Faransa domin ci gaba da hutu
Birtaniya ta ce mamayar Isra'ila ta saba wa doka
Dalilin da ya sa aka sauya taswirar duniya
Yadda za ka iya mallakar hannun jari a Matatar Dangote
Abin da ya sa nake sayar da hannun-jarin kamfanina- Dangote
Adumulmula: Mawakin Nijar da ya shahara saboda kayan kidan gargajiya
Tasirin mawakan siyasa a yakin neman zabe a Nijeriya
Me ya sa gwamnatin Trump take ta sauya manufofin yaki da Iran?
Shin ya kamata Amurka ta fitar da bayanan binciken Shugaba Tinubu ko a'a?