| Hausa
Lugede: Mutumin da ke wallafa tsofaffin hotunan Arewacin Nijeriya
Lugede: Mutumin da ke wallafa tsofaffin hotunan Arewacin Nijeriya
Daya daga fitattun masu wallafa tsofaffin hotunan tarihi na Nijeriya musamman ma na arewa a shafukan sada zumunta Buhari Sale Abubakar, da aka fi sani da Lugude ya bayyana in da yake samun hotunan da yake wallafawa

Buhari Sale Abubakar ya bayyana ire-iren hotunan da suka fi jan hankalin jama’a idan ya wallafa su.

Ƙarin Bidiyoyi
Sojojin Nijeriya sun kubutar da mutane daga hannun 'yanta'adda
Sojojin Isra'ila sun kama wani yaro Bafalasdine a Gabar Yamma da aka mamaye
Tagwayen girgizar kasa sun afka wa Venezuela
Isra'ila na karbar haraji daga Coci, ba kamar Daular Osmaniyya ba
'Ni ban ga irin yunwar da mutane suke magana a kai ba'
Jiragen yakin Pakistan sun yi wa Shugaban Iran rakiya
Jagororin cocin Girka da Latin da ke Kudus sun ziyarci Birnin Gaza
Wani abu ya fashe a wajen ajiye iskar gas a Qatar
Matsalar daukar doka a hannu da kisan gilla
Daukakar da wakar Nana Fatima ta jawo mana