| Hausa
Gwamnatin Nijar ta dakatar da kafofin watsa labarani guda 10 na kasar Faransa
02:14
Afirka
Gwamnatin Nijar ta dakatar da kafofin watsa labarani guda 10 na kasar Faransa
Sabon matakin da Jamhuriyar Nijar ta ɗauka kan wasu al’amura da suka shafi Faransa na ci gaba da jan hankali.

A wannan karon gwamnatin Nijar ta dakatar da manyan kafafen yaɗa labaran Faransa guda 10, ciki har da France 24, RFI da AFP, tana mai zarginsu da barazana ga tsaron ƙasa da haɗin kan al’umma.

Wannan na zuwa ne yayin da Nijar ke ci gaba da nesanta kanta daga Faransa tun bayan juyin mulkin 2023.

Ƙarin Bidiyoyi
Lamine Yamal ya daga tutar Falasdinu yayin bikin samun nasarar Barcelona
'Yan kama wuri-zauna na Isra'ila sun hana yaran Falasdinawa buga kwallo
Garin da rana ba za ta fadi ba sai bayan kwana 84
'Mun shirya wasanni na masu bukata ta musamman don nuna muhimmancinsu'
Taron TRT Next na matasa da kwararru don nazari kan abubuwan da ke yi wa duniya tarnaki
Yadda wani kamfani a Abuja ke tallafa wa mata ta hanyar sarrafa ledoji zuwa jakunkuna
'Matasan Nijeriya na hada kai don karbar ragamar kasar a 2027'
Shin Dangote zai iya cim ma abin da gwamnatoci suka kasa yi a fannin lantarki?
SAHA EXPO 2026: Turkiyya tana karbar bakuncin duniyar fasahar tsaro
Turkiyya ta nuna jirgin ruwanta na yaki mafi girma a baje-kolin SAHA 2026