| Hausa
'Matasan Nijeriya na hada kai don karbar ragamar kasar a 2027'
03:19
'Matasan Nijeriya na hada kai don karbar ragamar kasar a 2027'
Matasa a Nijeriya sun yunƙuro inda suke neman ganin sun karɓe iko da ƙasar a zaɓen 2027.

Shugaban Ƙungiyar National Youth Alliance, Ambasada Aliyu Bin Abbas ya ce rashin gamsuwa da yadda ake gudanar da al’amura a ƙasar ne ya sa suka ga ya dace su fito takarar shugabancin ƙasar a zaɓen 2027.

Ya ce tuni suka fara wayar da kan ‘yan uwansu matasa domin ganin sun samu nasara

Ƙarin Bidiyoyi
Lamine Yamal ya daga tutar Falasdinu yayin bikin samun nasarar Barcelona
Gwamnatin Nijar ta dakatar da kafofin watsa labarani guda 10 na kasar Faransa
'Yan kama wuri-zauna na Isra'ila sun hana yaran Falasdinawa buga kwallo
Garin da rana ba za ta fadi ba sai bayan kwana 84
'Mun shirya wasanni na masu bukata ta musamman don nuna muhimmancinsu'
Taron TRT Next na matasa da kwararru don nazari kan abubuwan da ke yi wa duniya tarnaki
Yadda wani kamfani a Abuja ke tallafa wa mata ta hanyar sarrafa ledoji zuwa jakunkuna
Shin Dangote zai iya cim ma abin da gwamnatoci suka kasa yi a fannin lantarki?
SAHA EXPO 2026: Turkiyya tana karbar bakuncin duniyar fasahar tsaro
Turkiyya ta nuna jirgin ruwanta na yaki mafi girma a baje-kolin SAHA 2026