| Hausa
Matsalar daukar doka a hannu da kisan gilla
03:24
Matsalar daukar doka a hannu da kisan gilla
Kisan wata matar aure da wasu matasa suka yi kuma suka ƙona gawarta a Jihar Kaduna ya kara fito da girmar matsalar yadda jama’a suke daukar doka a hannunsu bayan an zargi mutum da aikata wani babban laifi.

Wannan mummunan lamari ya faru ne bayan yaduwar jita-jitar cewa matar, mai suna Ummulkhairi, tana sace yara a Marabar Jos, da ke ƙaramar hukumar Igabi a Jihar Kaduna a karshen makon jiya

Ƙarin Bidiyoyi
Sojojin Nijeriya sun kubutar da mutane daga hannun 'yanta'adda
Sojojin Isra'ila sun kama wani yaro Bafalasdine a Gabar Yamma da aka mamaye
Tagwayen girgizar kasa sun afka wa Venezuela
Isra'ila na karbar haraji daga Coci, ba kamar Daular Osmaniyya ba
'Ni ban ga irin yunwar da mutane suke magana a kai ba'
Jiragen yakin Pakistan sun yi wa Shugaban Iran rakiya
Jagororin cocin Girka da Latin da ke Kudus sun ziyarci Birnin Gaza
Wani abu ya fashe a wajen ajiye iskar gas a Qatar
Daukakar da wakar Nana Fatima ta jawo mana
Tesla ta afka wani gida, ta yi ajalin tsohuwa mai shakara 76