| Hausa
DUNIYA
1 minti karatu
Mata manya da yara na Rohingya da ke jihar Rakhine na fuskantar tsananin fyaɗe
Cin zarafin mata a lokutan yaki ya saba wa dokokin kasa da kasa na jinkai kuma na iya zama babban laifi ga bil’adama, laifukan yaki da ayyukan kisan kiyashi.
Mata manya da yara na Rohingya da ke jihar Rakhine na fuskantar tsananin fyaɗe
Mata manya da yara na Musulman Rohingya na cikin tsaka mai wuya. / AP

Mata manya da yaransu a jihar Rakhine ta kasar Myammar na fuskantar tsanantar fyade a yankunan da ke karkashin ikon Sojojin Arakan (AA), kamar yadda wani rahoto na ‘Yan Burma Rohingya da ke Rayuwa a Birtaniya ya bayyana wanda aka fitar a ranar 14 ga May

A yayin da ake fuskantar rasa matsugunai da munanar yanayin jinkai, rahoton ya ce cin zarafin mata - da ma barazanar yin fyade - sun zama babban makamin yin barazana da kai wa Musulmai marasa rinjaye hari.

An dade ana amfani da cin zarafi a matsayin makami kan ‘yan Rohingya a Myammar da mabiya Budha suka fi yawa, inda suke fuskantar rikici tsawon shekaru, ciki har da a 2017 da aka yi musu kisan kiyashi.

Kusan shekaru 10 daba baya, an rasa wanda zai dauki nauyin laifin tare da kama shi, inda alummar Rohingya ke ci gaba da fuskantar cusgunawa, nuna wariya, da hana su zama ‘yan kasa da ma taye hakkokinsu da dama daga mahukuntan kasar sojoji.

Cin zarafin mata a lokutan yaki ya saba wa dokokin kasa da kasa na jinkai kuma na iya zama babban laifi ga bil’adama, laifukan yaki da ayyukan kisan kiyashi.

Rumbun Labarai
'Yan Afirka da suka je Indiya neman lafiya na cikin mutum 21 da gobarar hotal ta kashe a New Delhi
Trump ya tattauna yarjejeniyar Iran da masu taimaka masa, amma an ce bai yanke hukuncin ƙarshe ba
Saudiyya ta sanar da kammala Hajjin 2026 lafiya inda alhazai miliyan 1.7 suka yi ibadah
Majalisar Faransa ta kaɗa ƙuri'ar gyara dokokin bauta na zamanin mulkin mallaka
Trump ya yi barazanar kai wa ƙasashe 15 hari a lokacin mulkinsa: CNN
A cikin hotuna: Yadda Musulamai a fadin duniya suka yi Idin Babbar Sallah
Miliyoyin Musulmai sun taru a kan Dutsen Arfa yayin da aka kai ƙololuwar Aikin Hajji
Fafaroma Leo XIV ya nemi afuwa kan rawar da Cocin Katolika ya taka a cinikin bayi tsakanin nahiyoyi
Alhazai sun fita Mina: Kimanin Musulmai miliyan 2 sun fara Aikin Hajjin 2026
Trump ya ce tattaunawar Iran 'ta yi armashi', amma ba za a janye takunkumi ba sai an gama yajejeniya
An kashe danbindiga bayan tunkarar wajen bincike na White House, in ji hukumar tsaron Secret Service
Saudiyya na amfani da jirage marasa matuka da fasahar AI  don sanya idanu kan ayyukan Hajji
Trump da Netanyahu sun samu saɓani yayin zazzafar tattaunawa ta waya kan makomar yaƙin Iran — rahoto
Rasha da China sun ƙarfafa haɗin gwiwar dabarun yaki da sabbin yarjejeniyoyi
Ana ta ƙoƙarin gano ɓeran da ya janyo ɓullar cutar Hantavirus mai kisa
An kashe mutum biyar ciki har da mutum biyu da ake zargi  da kai hari Cibiyar Musulunci a San Diego
FBI za ta bayar da ladar $200,000 ga wanda ya taimaka aka kama wata sojar Amurka da ta koma Iran
Mbappe na gaba-gaba a tawagar Faransa ta Gasar Kofin Duniya; an sauƙe Camavinga, Chevalier
Xi da Trump sun amince Mashigar Hormuz ta ci gaba da kasancewa a buɗe
Amurka ta ɗauke wa magoya bayan tawagogin Afirka biyar biyan $15,000 na jinginar biza