Duniya
Saudiyya ta gargaɗi mahajjata kan tsananin zafi
Ma'aikatar Lafiya ta Saudiyya ta yi gargaɗi kan cewa akwai yiwuwar a yau Litinin tsananin zafi ya kai maki maki 49 a ma’unin Celsius, inda ta jaddada cewa mahajjatan su tabbatar suna yawo da lema, su rinƙa shan ruwa sosai da kuma guje wa shiga rana.Karin Haske
Cin zarafi a intanet: Dalilan da suka sanya dole Afirka ta tashi tsaye
Cin zarafi a yanar gizo na ƙara yawaita a Afirka, a yayin da fasaha ke bunƙasa tare da yawaitar shafukan sada zumunta da manhajojin da mai amfani kan iya ɓoye kansa, wanda a yawancin lokuta hakan ke dugunzuma waɗanda aka ci wa zarafi.Afirka
Hukumar Alhazan Nijeriya ta ƙaryata zargin bai wa mahajjata abinci kaɗan
A ranar Talata ne aka fara yaɗa hoton nau’in abincin karin kumallo da ke nuna kunu kaɗan a wani mazubi da kuma ƙosai ƙwaya uku, inda aka ce wani ɗan jarida ne ya fara yaɗawa don nuna yadda ake “bai wa mahajjata abinci kaɗan bayan biyan N8m na Hajji.”Duniya
Akwai yiwuwar Amurka ta ci gaba da sayar wa Saudiyya muggan makamai
A shekarar 2021 ne Joe Biden ya ɗauki matakai masu tsauri kan Saudiyya musamman dangane da yaƙin ta take yi da mayaƙan Houthi masu samun goyon bayan Iran waɗanda ke Yemen, inda ake zargin ta yi amfani da makaman domin kashe farar hula da dama.Duniya
Taron Bahrain na iya bayar da damar ƙalubalantar afka wa Gaza da Isra'ila ta yi
Salon kalaman ƙasashen Larabawa ya sauya tun watan Nuwamban bara, in ji mai nazari ɗan ƙasar Kuwait, Zafer al-Ajmi, yana mai cewa akwai yiwuwar bayanin bayan Taron Larabawa da za a fitar ya haɗa da matakan da za a ɗauka kan yaƙin Isra'ila a Gaza.Duniya
Dole China da Turkiyya su hana Iran kai harin ramuwar gayya a Isra'ila — Blinken
Sakataren Harkokin Wajen Amurka Antony Blinken ya yi kira ga takwarorinsa na China, Turkiyya, Saudiyya, da Tarayyar Turai su "hana Iran mayar da martani" bayan Isra'ila ta kai hari a ƙaramin ofishin jakadancin Iran da ke Damascus
Shahararru
Mashahuran makaloli