Duniya
Ƙasashen Larabawa sun caccaki Netanyahu kan kalamansa na samar da ƙasar Falasdinawa a Saudiyya
Ma'aikatar Harkokin Wajen Saudiyya ta ce Firaministan Isra'ila ya yi kalaman ne don kawar da hankali duniya daga munanan laifukan da taje ci gaba da aikatawa na mamaya da cin zali a Gaza na Falasdinu.Afirka
Saudiyya ta saki 'yan Nijeriya uku bayan tsare su tsawon watanni goma
Ma'aikatar Harkokin Wajen Nijeriya ta ce an samu nasarar sako 'yan ƙasar ne bayan tattaunawar diflomasiyya ta tsawon lokaci wanda hakan ya kai ga sallamarsu da kuma wanke su daga zarge-zargen da ake musu na safarar miyagun ƙwayoyi.
Shahararru
Mashahuran makaloli