Afirka
Ficewar ƙasashen Sahel Alliance daga ECOWAS na shafar aikinmu — Rundunar Sojin Saman Nijeriya
Shugaban Sojin Sama na Nijeriya Air Marshal Hassan Abubakar ya buƙaci jami’an sojin saman Nijeriya su ƙara jajircewa da kuma amfani da dabaru wurin ganin sun cike giɓin da dakarun Burkina Faso da Nijar da Mali suka bari ta ɓangaren tsaron.Karin Haske
Falasdinawa 59 da ake tsare da su ne suka mutu a gidajen yarin Isra'ila tun bayan fara yaƙi
Yarjejeniyar tsagaita wuta a Gaza ta shiga kwana na 38 a yau — bayan yaƙin kisan ƙare-dangin da Isra'ila take yi a yankin ya kashe Falasɗinawa fiye da 48,346, ko da yake daga baya an tabbatar mutanen sun haura 62,000.
Shahararru
Mashahuran makaloli