Karin Haske
Ga koshi da kwanan yunwa a Nijeriya: Ga dimbin arziki amma babu isasshen lantarki
Matsalar lantarki da Nijeriya ke fama da ita na kara ta'azzara sakamakon lalata turaku da hanyoyin dako da rarraba lantarki a arewacin kasar, wanda ya janyo mayar da martani saboda tirsasa zama a duhu duk da dimbin arzikin da Nijeriya ke da shi.Afirka
Jami'an gwamnatoci a Nijeriya sun karɓi Naira biliyan 721 a matsayin cin hanci a 2023 — NBS
A jimulla an ƙiyasta cewa an biya kusan Naira 721 biliyan (dalar Amurka biliyan 1.26) a matsayin cin hanci ga jami’an gwamnatocin a Nijeriya a shekarar 2023, adadin da ya kai kashi 0.35 cikin 100 na ƙudaɗen (GDP) na ƙasar, in ji sabon rahoton NBSAfirka
Betta Edu: Bola Tinubu ya bayar da umarnin yin bincike a Ma'aikatar Jinkai kan zargin badakalar N585m
An yi ta ce-ce-ku-ce a Nijeriya bayan wasu takardu sun nuna cewa Ministar Jinkai Betta Edu ta bayar da umarni ga Akanta Janar ta kasar ta tura N585m ga asusun wata mata mai suna Onlyelu Bridget Mojso a matsayin tallafi.
Shahararru
Mashahuran makaloli