Fitaccen malamin Addinin Musulunci nan na Nijeriya, Farfesa Bashir Aliyu Umar, wanda Babban Bankin Ghana ya naɗa a matsayin Shugaban Majalisar Aiwatar da Tsarin Bankunan da ba sa Mu’amala da Riba ta Ghana, ya yi wa TRT Afrika Hausa ƙarin haske kan dalilin da ya sa gwamnatin Ghana ta ba shi wannan muƙamin.


Ƙarin Bidiyoyi
Dalilin da ya sa Babban Bankin Ghana ya ba ni jagoranci - Farfesa Bashir Aliyu Umar
Farfesan, wanda shi ne Shugaban Majalisar Koli ta Harkokin Shari’ar Musulunci a Nijeriya, ya bayyana yadda wannan sabon aikin nasa zai kasance da kuma ƙalubalen da ke a gabansa.
Ƙarin Bidiyoyi