| Hausa
Gungun 'yan Haiti sun kashe fararen hula da suka fake a coci, a cewar MDD
Duniya
Gungun 'yan Haiti sun kashe fararen hula da suka fake a coci, a cewar MDD
MDD ta bayyana cewa a cikin wadanda aka kashen, akwai mutum 22 da aka kashe a cikin harabar wata coci, inda suka je can don neman mafaka.

Akalla mutane 47 ne suka mutu, yayin da wadansu 22 suka samu raunuka bayan wani hari da kungiyoyin 'yandaba suka kai a cikin dare a wata unguwa da ke kusa da babban birnin kasar Haiti, wato Port-au-Prince, kamar yadda Majalisar Dinkin Duniya (MDD) ta bayyana a ranar Litinin.

Kungiyoyin 'yan aba ne ke iko da kusan kashi 70 cikin dari na birnin Port-au-Prince, kuma rikicin wadannan kungiyoyi masu dauke da makamai ya tilastawa mutane miliyan 1.5 gudun hijira a fadin kasar, a cewar MDD

Ƙarin Bidiyoyi
Kan manyan 'yan siyasar Nijeriya ya rabu kan batun tallafin man fetur
Ranar Hausa: Al'adunmu a Gobenmu
Dalilin da ya sa Babban Bankin Ghana ya ba ni jagoranci - Farfesa Bashir Aliyu Umar
Hira da 'yar Nijeriya da ta lashe Gasar karatun Alkur'ani ta Duniya
Illar kisan rubdugu a zamantakewar al'umma
Wace ce Wife Material ?
An buɗe taron baje-kolin fasaha na Turkiyya Teknofest
Nazari kan shirin tsawaita wa’adin mulkin shugaban kasa da ‘yanmajalisa a Ghana
“Muna jira Majalisar Kasa ta aiko mana Kudirin ‘Yansandan Jihohi”
Yadda matatar mai ta Doso za ta habaka makamashi a Nijar idan an gina ta