| Hausa
Kan manyan 'yan siyasar Nijeriya ya rabu kan batun tallafin man fetur
Kan manyan 'yan siyasar Nijeriya ya rabu kan batun tallafin man fetur
Ina 'yan Nijeriya? A dawo da tallafin man fetur ko kar a dawo da shi?

Batun dawo da tallafin man fetur a Nijeriya ya sake raba kan manyan 'yan takarar shugaban ƙasa a ƙasar a 'yan kwanaki nan, tun bayan kalaman Atiku Abubakar na jam'iyyar ADC da ya bayyana cewa idan an zaɓe shi zai dawo da tallafin.

Sai dai Shugaba Tinubu na jam'iyyar APC da ya cire tallafin a 2023 ya soki Atiku kan wannan kalamai, yana mai cewa ya faɗi haka ne saboda a zaɓe shi, yayin da shi ma Peter Obi na jam'iyyar NDC ya bayyana cewa yana goyon bayan tallafin, kuma ba zai cire shi ba idan aka zaɓe shi.

Ku kalli bidiyon nan sannan ku bayyana mana ra'ayinku.

Ƙarin Bidiyoyi
Gungun 'yan Haiti sun kashe fararen hula da suka fake a coci, a cewar MDD
Ranar Hausa: Al'adunmu a Gobenmu
Dalilin da ya sa Babban Bankin Ghana ya ba ni jagoranci - Farfesa Bashir Aliyu Umar
Hira da 'yar Nijeriya da ta lashe Gasar karatun Alkur'ani ta Duniya
Illar kisan rubdugu a zamantakewar al'umma
Wace ce Wife Material ?
An buɗe taron baje-kolin fasaha na Turkiyya Teknofest
Nazari kan shirin tsawaita wa’adin mulkin shugaban kasa da ‘yanmajalisa a Ghana
“Muna jira Majalisar Kasa ta aiko mana Kudirin ‘Yansandan Jihohi”
Yadda matatar mai ta Doso za ta habaka makamashi a Nijar idan an gina ta