| Hausa
Hira da 'yar Nijeriya da ta lashe Gasar karatun Alkur'ani ta Duniya
Hira da 'yar Nijeriya da ta lashe Gasar karatun Alkur'ani ta Duniya
Ta bayyana sirrin nasararta a wajen musabaƙar.

Matashiyar nan 'yar Jihar Gomba a arewa maso gabashin Nijeriya, Maryam Ibrahim Dan Azumi wacce ta lashe Musabaƙar Karatun Alƙur'ani ta Duniya ɓangaren mata da aka gudanar a Saudiyya inda ta wakilci Nijeriya, ta bayyana sirrin nasararta a wajen musabaƙar.

Maryam, wacce a yanzu haka take aji huɗu a jami'a ta kuma bayyana wa TRT Afrika Hausa irin horon da suke samu a gida wajen haddar Alƙur'ani. Shekaru biyu da suka wuce yayarta Hajara Ibrahim Dan Azumi ta lashe Musabaƙar Alƙur'ani a ƙasar Jordan inda ta wakilci Nijeriya.

Ƙarin Bidiyoyi
Gungun 'yan Haiti sun kashe fararen hula da suka fake a coci, a cewar MDD
Kan manyan 'yan siyasar Nijeriya ya rabu kan batun tallafin man fetur
Ranar Hausa: Al'adunmu a Gobenmu
Dalilin da ya sa Babban Bankin Ghana ya ba ni jagoranci - Farfesa Bashir Aliyu Umar
Illar kisan rubdugu a zamantakewar al'umma
Wace ce Wife Material ?
An buɗe taron baje-kolin fasaha na Turkiyya Teknofest
Nazari kan shirin tsawaita wa’adin mulkin shugaban kasa da ‘yanmajalisa a Ghana
“Muna jira Majalisar Kasa ta aiko mana Kudirin ‘Yansandan Jihohi”
Yadda matatar mai ta Doso za ta habaka makamashi a Nijar idan an gina ta