| Hausa
Shugaban Jamhuriyar Nijar Tiani ya sauya wasu ministocinsa
Siyasa
Shugaban Jamhuriyar Nijar Tiani ya sauya wasu ministocinsa
Shugaban ƙasar Jamhuriyar Nijar, Janar Abdourahmane Tiani, ya yi wasu sauye-sauye a majalisar ministocin ƙasar, makonni biyu bayan wani bore da wasu sojoji suka yi a Yamai.

Kafofin watsa labaran ƙasar, ciki har da kamfanin dillancin labaran ƙasar, ANP, sun ruwaito sauye-sauyen bayan wata doka da Shugaba Tiani ya sanya wa hannu.

Ƙarin Bidiyoyi
AFEX 2026: Taron kasuwanci tsakanin Turkiyya da Afirka
Matsalar da za ka iya shiga a Nijeriya saboda yada labaran karya
Yadda rikicin Houthi ta Yemen ke shafar Saudiyya
Tinubu ya isa Faransa domin ci gaba da hutu
Birtaniya ta ce mamayar Isra'ila ta saba wa doka
Dalilin da ya sa aka sauya taswirar duniya
Yadda za ka iya mallakar hannun jari a Matatar Dangote
Abin da ya sa nake sayar da hannun-jarin kamfanina- Dangote
Adumulmula: Mawakin Nijar da ya shahara saboda kayan kidan gargajiya
Tasirin mawakan siyasa a yakin neman zabe a Nijeriya