Shugaba Tinubu ya ɗauki hutun mako uku a ƙarshen watan Agusta, kuma ana sa rai zai koma ƙasar domin soma yaƙin neman zaɓe na shekarar 2027 inda yake neman ta-zarce a ƙarƙashin jam'iyyar APC mai mulki.


Ƙarin Bidiyoyi
Tinubu ya isa Faransa domin ci gaba da hutu
Wani bidiyo ya nuna yadda shugaban Nijeriya Bola Tinubu ya isa Paris, babban birnin Faransa bayan ya bar Landan a yayin da yake ci gaba da hutunsa na ƙarshen shekara a ƙasashen Turai.
Ƙarin Bidiyoyi