| Hausa
Matsalar da za ka iya shiga a Nijeriya saboda yada labaran karya
Matsalar da za ka iya shiga a Nijeriya saboda yada labaran karya
Shin ka san cewa labarin ƙarya da ka yaɗa a intanet na iya kai ka gidan yari?

Wataƙila kun ji labarain yadda kwanan nan wata matashiya ta shiga hannun ’yansanda a Nijeriya bayan ta yaɗa wani saƙon ƙarya game da OPay, lamarin da ya jefa mutane cikin fargaba.

Amma… me doka ta ce game da yaɗa labaran ƙarya a Nijeriya? Kuma yaushe ne irin wannan saƙo zai zama laifi?

Ƙarin Bidiyoyi
AFEX 2026: Taron kasuwanci tsakanin Turkiyya da Afirka
Shugaban Jamhuriyar Nijar Tiani ya sauya wasu ministocinsa
Yadda rikicin Houthi ta Yemen ke shafar Saudiyya
Tinubu ya isa Faransa domin ci gaba da hutu
Birtaniya ta ce mamayar Isra'ila ta saba wa doka
Dalilin da ya sa aka sauya taswirar duniya
Yadda za ka iya mallakar hannun jari a Matatar Dangote
Abin da ya sa nake sayar da hannun-jarin kamfanina- Dangote
Adumulmula: Mawakin Nijar da ya shahara saboda kayan kidan gargajiya
Tasirin mawakan siyasa a yakin neman zabe a Nijeriya