| Hausa
Shugaba Recep Tayyip Erdogan ya isa Kazakhstan don halartar taro na ƙasashen yankin Turkiyya
00:57
Shugaba Recep Tayyip Erdogan ya isa Kazakhstan don halartar taro na ƙasashen yankin Turkiyya
Shugaban Turkiyya Recep Tayyip Erdogan ya isa Kazakhstan ranar Laraba domin halartar taro na ƙasashen da ke yankin Turkiyya wato Turkic summit tare da yin manya-manyan tattaunawa a babban birnin ƙasar.

Bayan samun gayyata daga shugaban Kazakhtan Kassym-Jomart Tokayev, ana sa rai Shugaba Erdogan zai halarci taron ƙasashen yankin Turkiyya a babban birnin Turkistan da kuma wani taro kan 'yan'uwantaka da ƙarfafa alaƙar ƙasashen biyu mai taken “Astana-Ankara: From brotherhood to a pragmatic Eurasian alliance”

Ƙarin Bidiyoyi
Tsokaci kan kara adadin yawan jihohin Nijar daga takwas zuwa 19
Bayani kan wani gari a Amurka da ke kwashe tsawon wata uku rana ba ta fadi ba
Lamine Yamal ya daga tutar Falasdinu yayin bikin samun nasarar Barcelona
Gwamnatin Nijar ta dakatar da kafofin watsa labarani guda 10 na kasar Faransa
'Yan kama wuri-zauna na Isra'ila sun hana yaran Falasdinawa buga kwallo
Garin da rana ba za ta fadi ba sai bayan kwana 84
'Mun shirya wasanni na masu bukata ta musamman don nuna muhimmancinsu'
Taron TRT Next na matasa da kwararru don nazari kan abubuwan da ke yi wa duniya tarnaki
Yadda wani kamfani a Abuja ke tallafa wa mata ta hanyar sarrafa ledoji zuwa jakunkuna
'Matasan Nijeriya na hada kai don karbar ragamar kasar a 2027'