| Hausa
EFCC za ta ba da 'tukuici' kan kwarmata bayanan dukiyar Nijreria ta sata da ke ketare
EFCC za ta ba da 'tukuici' kan kwarmata bayanan dukiyar Nijreria ta sata da ke ketare
Ya kuka ga wannan tayin? Shin za ku gwada sa'arku?

Hukumar Yaƙi da Yi wa Tattalin Arzikin Nijeriya Zagon Ƙasa (EFCC) ta yi tayin bayar da tukuicin kashi 5 cikin 100 na kadarorin da aka dawo da su, ga duk wanda ya bayar da bayanan sirri da za su kai ga dawo da kuɗaɗe da kadarorin da ake zargin wasu ’yan ƙasar suka sace suka ɓoye a ƙasashen ƙetare.

Ƙarin Bidiyoyi
AFEX 2026: Taron kasuwanci tsakanin Turkiyya da Afirka
Shugaban Jamhuriyar Nijar Tiani ya sauya wasu ministocinsa
Matsalar da za ka iya shiga a Nijeriya saboda yada labaran karya
Yadda rikicin Houthi ta Yemen ke shafar Saudiyya
Tinubu ya isa Faransa domin ci gaba da hutu
Birtaniya ta ce mamayar Isra'ila ta saba wa doka
Dalilin da ya sa aka sauya taswirar duniya
Yadda za ka iya mallakar hannun jari a Matatar Dangote
Abin da ya sa nake sayar da hannun-jarin kamfanina- Dangote
Adumulmula: Mawakin Nijar da ya shahara saboda kayan kidan gargajiya