’Yan kwanaki, bayan ɗan takarar shugaban Nijeriya na jam’iyyar ADC, Atiku Abubakar, ya ce zai dawo da tallafin mai muddin ya ci zaɓe a 2027, Shugaban Nijeriya Bola Tinubu ya bayyana wasu sabbin tsare-tsare a fannin makamashi da sufuri


Ƙarin Bidiyoyi
Sabbin shirye-shiryen gwamnatin Tinubu na rage radadin cire tallafin mai
Za a iya cewa fagen siyasar Nijeriya ya dauki zafi inda ake ci gaba da tafka muhawara kan batun tallafin mai, kuma ma har hukumomin ƙasar sun ɓullo da wasu sabbin tsare-tsare don ƙara sauƙaƙa wa ’yan kasar.
Ƙarin Bidiyoyi