26 Maris 2026
'Yansandan sun kuma kama mutane biyar da ake zargi, ciki har da wanda ake zargi shi ne jagoran gungun mutanen.
Masu bincike sun yi amanna cewa kuɗin shi ne na farko da aka buga, inda ake ci gaba da bincike kan abin da ya sa aka buga kudin.
