RA'AYI
Rikicin Gabas ta Tsakiya na koyar da darasi: Turkiyya ta zama kan gaba a zaɓin ƙasashen Afirka
Harin Amurka-Isra’ila kan Iran da martanin Tehran kan ƙasashen Gulf ya sauya daidaito. Ganin yadda tsarin tsaron wasu ƙasashen yamma ba ya aiki yadda ya kamata, ƙasashen Afirka sun juya ga Turkiyya. ƙwararru sun ce hakan ba na wucin gadi ba ne.

