Karin Haske
Edmund Atweri: Mutumin da ke taimaka wa masu juna biyu a ƙauyukan ƙasar Ghana
Wani jami'in jinya a Ghana ya sadaukar da rayuwarsa wajen rage mutuwar mata da jarirai yayin haihuwa a ƙasar ta Yammacin Afirka, inda yake zuwa ƙauyuka da injin awo don taimaka wa masu juna biyu da ba su da halin zuwa manyan asibitoci don yin awon.Karin Haske
Zaben Ghana: Rashin tabbacin masu jefa kuri'a ya sanya manyan 'yan takara yin canke
Ghana za ta zabi sabon Shugaban Kasa a ranar 7 ga Disamba, inda kasar ke sauraron cika alkawururrukan manyan 'yan takara kan farfado da tattalin arziki a lokacin da kasar tra Yammacin Afirka ke fuskantar tsadar rayuwa da hauhawar farashi.
Shahararru
Mashahuran makaloli