RA'AYI
Wa ke da alhakin cutuwar yara sakamakon amfani da kafafen sada zumunta na intanet?
A fadin kasashe tun daga Turkiyya zuwa Australia, sabbin sauyin dokoki na bayyana ra’ayin bai daya na cewa sanya idanun iyaye kadai ba zai iya kare cutuwar yara daga kafafen sada zumunta na yanar gizo ba.


