Fargabar jama'a kan takunkumin da aka sanya wa Nijar

Fargabar jama'a kan takunkumin da aka sanya wa Nijar

Takunkumin tattalin arziki da ECOWAS ta sanya wa Jamhuriyar Nijar bayan juyin mulkin da sojoji suka yi wa Shugaba Mohamed Bazoum ya soma tasiri a kasar. 'Yan kasar sun ce matakin zai yi matukar shafarsu.