5 Satumba 2023

00:43

00:43
Ƙarin Bidiyoyi
An kaddamar da jirgin kasa a Legas
Gwamnatin Jihar Legas da ke kudancin Nijeriya ta kaddamar da jirgin kasa da zai rika jigila a cikin unguwanni domin rage cunkoson da ake fama da shi a birnin.
Ƙarin Bidiyoyi
